2023: Tsohon Gwamnan Arewa ya bayyana nawa ne masu kada kuri’a za su caji ‘yan siyasa idan suna son sayar da kuri’unsu


Gabanin zaben 2023, tsohon Gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya baiwa ‘yan Najeriya ra’ayi kan yadda za su sayar da kuri’unsu idan ‘yan siyasa suka tunkare su
.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter, Dankwambo ya rubuta cewa;

''Kimar kuri'ar ku ta kai dala DUBU 500. Idan har za ku taba sayar da kuri'un ku, wannan ya kamata ya zama farashin ku.''


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN