Siyasar Kebbi: Jerin sunayen wadanda suka sayi Fom na takarar Gwamnan jihar Kebbi a jam'iyar APC


Mutum uku ne suka sayi Fom na takarar kujerar Gwamnan jihar Kebbi a karkashin jam'iyar APC kafin cikar wa'adin rufe sayar da Fom na yan takara ranar Talata 10 ga watan Mayu 2022.

Shafin labarai na isyaku.com ya samo cewa wadanda suka sayi Fom na takarar Gwamnan jihar Kebbi sun hada da Dr. Abubakar Malami (SAN), Abubakar Malam Abubakar, da Dr Yahaya Abdullahi.

Ku biyo mu domin karin bayani.....

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN