Ina jiranka mu fafata cewar Tinubu lokacin taya Atiku murnar lashe zaben fidda gwani
Isyaku GarbaMay 29, 2022
0
Jagoran jam’iyyar APC na kasa kuma mai neman takarar Shugaban Kasa a jam’iyyar, Bola Tinubu, ya taya tsohon Mataimakin Shugaban Kasa murnar lashe zaben fid da gwanin jam’iyyar PDP, inda ya ce yana nan yana jiran shi su fafata.
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.
Top Post Ad
Below Post Ad
Hollywood Movies
Adadin mabiya
Sanarwa
Seniora Tech tana N0.50 Taushi Plaza, Bello way Birnin kebbi. Ita ke tafiyar da shafukan isyaku.com da Seniora News a karkashin kampanin Seniora Int'l Ltd RC 1470216
Rubuta ra ayin ka