Yadda wata mata ta haifi Jariri kuma ta gudu ta bar shi

 


Wata mata da ba a gane ko wace ba ta haifi Jariri kuma ta gudu ta barshi a garin Sapele na jihar Delta.

Majiyar mu a garin Sapele ta ce ranar Juma'a 27 ga watan Mayu matar ta haifi Jaririn ne tare da taimakon wata Tsohuwa. Sai dai daga bisana aka nemi uwar Jaririn aka rasa domin ta tsere.

An kai Jaririn gidan Marayu na Testimony Orphanage a hanyar Shell Road, hannun riga da wajen shakatawa na Uduaghan Park.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN