Type Here to Get Search Results !

Yadda wata mata ta haifi Jariri kuma ta gudu ta bar shi

 


Wata mata da ba a gane ko wace ba ta haifi Jariri kuma ta gudu ta barshi a garin Sapele na jihar Delta.

Majiyar mu a garin Sapele ta ce ranar Juma'a 27 ga watan Mayu matar ta haifi Jaririn ne tare da taimakon wata Tsohuwa. Sai dai daga bisana aka nemi uwar Jaririn aka rasa domin ta tsere.

An kai Jaririn gidan Marayu na Testimony Orphanage a hanyar Shell Road, hannun riga da wajen shakatawa na Uduaghan Park.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies