Yanzu yanzu: Dr.Nasiru Idris Kauran Gwandu ya lashe zaben fidda gwani na mukamin Gwamna a jam'iyar APC reshen jihar Kebbi


Dr Nasir Idris ya lashe zaben fidda gwani na kujerar Gwamnan jihar Kebbi a karkashin jam'iyayyar APC reshen jihar Kebbi ranar 26 ga watan Mayu 2022.

Majiyar mu ta tabbatar mana da ingattattun sakamako daga fagen gudanar da zaben.

An kada jimilar kuri'u 1090, sai dai Nasiru Idris ya lashe kuri'u 1055, yayin da Abukabakrar Malam Abubakar ya sami kuri'u 35, Dr Yahaya ya tashi da kuri'a 0.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN