Da dumi-dumi: An bindige mamban kwamitin zaben fidda gwanin APC a Taraba


An bindige daya daga cikin mambobin kwamitin shirya zaben fiddan gwanin jam'iyyar All Progressives Congress APC a jihar Taraba. 

Yanzu haka an garzaya da shi asibiti rai hannun Allah, rahoton ChanneltsTV.

Shugaban kwamitin, Lawrence Onuchukwu, ya laburtawa manema labarai a hedkwatar hukumar yan sandan jihar dake Jalingo, da daren Alhamis. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN