Yan bindiga sun yi yunkurin kashe babban dan APC bayan sun buda wa motarsa wuta da bindigogi


Honarabul Akogun Olùgbenga Omole, shugaban kwamitin labarai ne na majalisar Jihar Ondo, ya sha da kyar yayin da ‘yan bindiga suka kai masa farmaki a ranar 31 ga watan Maris. Legit ta ruwaito.

‘Yan bindiga sun kai wa Omole wanda dan majalisa ne karkashin jam’iyyar APC farmaki inda suka dinga harbin motarsa a ranar Alhamis da dare.

Wanda ya tabbatar wa TVC News, ya ce mummunan lamarin ya faru ne a Akure, babban birnin jihar.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN