Inna lillahi: Wani Limami ya rasu yana tsakar jagorantar Sallar Tuhajjud


Wani mutum mai suna Mohammed Sani ya rasu yayin da yake tsakar jagorantar Sallar Tuhajjud da misalin karfe 4 na Asuba.

Lamarin ya faru ne a yankin Samari da ke Birnin Zaria a jihar Kaduna ranar 24 ga watan Afrilu dai dai da 23 ga watan Ramadan.

Babu wani cikakken bayani kan musabbabin rasuwarsa kawo yanzu. Sai dai mun samo cewa za a yi jana'izarsa da karfe 8:30 na safiyar Lahadi 24 ga watan Afrilu. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN