A ci gaba da arangama da ke faruwa tsakanin jami'an tsaron Isra'ila da Falasdinawa a birnin Qudus, sojin Isra'ila sun kutsa kai har cikin Masallacin Al-Aqsa suka daure Musulmi Falasdinawa da ke Ibada a cikin Masallacin.
Wannan lamari ya faru ne ranar Juma'a kmar yadda Awan Wafdan ta wallafa.
Aswan ta yi zargin cewa wannan lamari na faruwa amma Duniya ta zuba ido tana kallo kawai.