Jami'an tsaron Isra'ila sun kutsa kai har cikin Masallaci suka daure Musulmi Falasdinawa masu Ibada


A ci gaba da arangama da ke faruwa tsakanin jami'an tsaron Isra'ila da Falasdinawa a birnin Qudus, sojin Isra'ila sun kutsa kai har cikin Masallacin Al-Aqsa suka daure Musulmi Falasdinawa da ke Ibada a cikin Masallacin.

Wannan lamari ya faru ne ranar Juma'a kmar yadda Awan Wafdan ta wallafa.

Aswan ta yi zargin cewa wannan lamari na faruwa amma Duniya ta zuba ido tana kallo kawai. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN