Kebbi: Bayan kama wanda ya kashe matar aure da diyarta a Birnin kebbi, Kakakin hukumar yan sandan jihar Kebbi ya yi karin bayani yadda ta faru (Bidiyo)


Kakakin hukumar yan sandan jihar Kebbi SP Nafi'u Abubakar ya bayyana yadda ta faru bayan sun kama Idris Suleiman wanda ya kashe matar aure tare da diyarta a garin Birnin kebbi.

Ya ce wanda ya aikata laifin ya gaya wa yan sanda lokacin bincike cewa sun sami sabani da matar kuma ta kira shi dabba kuma wulakantaccen maigadi  shi ya sa ya kutsa gidanta ya kasheta. Ya ce ya kashe diyarta ne saboda ta gane shi.

SP Nafi'u ya yi karin bayani kan lamarin.

Latsa kasa ka kalla

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=10221347534172950&id=1086336452

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN