
Yanzu yanzu: Dan Majalisar wakilai na tarayya a jihar Kebbi Bello Rilisco ya fice daga jam'iyar APC zuwa jam'iyar PDP, ya sayi fom na takara
March 31, 2022
Comment
Dan Majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Birnin kebbi, Kalgo da Bunza Muhammad Bello Yakubu (Rilisco) ya fice daga jam'iyar APC ya koma jam'iyar PDP a jihar Kebbi.
Wani hadimin Dan Majalisar ya tabbatar wa shafin Jaridar isyaku.com cewa ta tabbata cewa Rilisco ya fice daga jam'iyar APC kuma har ya sayi Form na takara a karkashin jam'iyar PDP mai adawa a jihar Kebbi.
Sai dai kawo yanzu majiyar bata fayyace mana ko dan Majalisar ya fice tare da magoya bayansa bane ko yana shirin jawo su nan gaba...
Ku biuo mu don karin bayani....
0 Response to "Yanzu yanzu: Dan Majalisar wakilai na tarayya a jihar Kebbi Bello Rilisco ya fice daga jam'iyar APC zuwa jam'iyar PDP, ya sayi fom na takara"
Post a Comment
Rubuta ra ayin ka