Yadda ginin ban dakin makaranta ya kashe yara kanana guda biyu bayan ya rufta masu a jihar Niger


Yara biyu sun mutu bayan ban daki ya rufta masu a UK Bello Memorial Primary School da ke garin Paiko, a karamar hukumar Paikoro da ke jihar Niger.

Daily trust ta ruwaito cewa ba wanda ya san abin da yaran ke yi a gefen bangon ginin wanda tun asali yake da rauni kafin ruftawarsa kan yaran.

Wasu ganau sun ce yaran, yaro da yarinya, suna tallar piya wata ne, wasu kuma sun ce yaran suna tsintar ababe ne tare da sauran yara kafin ginin ya rufta masu, kuma suka mutu nan take.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN