Wata budurwa mai suna Hajara Shehu ta rasu kwana daya kafin a daura mata aure a jihar Nassarawa.
An shirya daura wa Hajara aure ranar 9 ga watan Maris a garin Masaka da ke karamar hukumar Karu.
Sai dai ta rasu ranar Juma'a 8 ga watan Maris bayan ta koka cewa tana fama da matsanancin cikwon kai.
An bizine ta ranar Lahadi 13 ga watan Maris 2022 bisa tsarin addinin Musulunci.
RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI