Abubakar Attahiru Dakingari |
Ya yi karin haske kan muhimman ababe da ya yi zargin cewa suna cikin shika-shikan kura-kurai da suka taru suka haifar da manyan matsaloli da suka taso a kungiyar.
Ya yi zargin cewa Mataimakin shugaban kungiyar da wasu suka ce sun rantsar a ranar Laraba a wani Kangon gini ba ma cikakken dan kungiyar Yan Jarida na kasa reshen jihar Kebbi bane.
Yunkurin mu na jin ta bakin Usman Abdullahi Shehu kan lamarin ya ci tura sakamakon wasu matsaloli da suka haifar da uzurra.
Latsa kasa ka kalli takaitaccen bayani