Sai dai ana zargin cewa matan Barikin bataliyar soji na 223 ne da ke garin Zuru kuma suna nuna fushinsu ne sakamakon yadda aka kashe sojojin Barikin da wasu Yan ta'adda suka yi a garin Kanya ranar Talata.
Latsa kasa ka kalli bidiyo
Our website uses cookies to improve your experience. Learn more
Ok