Da duminsa: Dan takarar kujerar Sakataren tsare tsare na kasa a Jamiyar APC daga Jihar Kano ya janye ya bar wa dan jihar Kebbi


Dan takarar  kujerar Sakataren tsare tsare na kasa a karkashin Jamiyar APC (National Organizing Secretary) daga Jihar Kano Hon Abdullahi Fanda, ya janye ya bar wa Dr. Suleman Muhammad Argungu daga takara tare da bashi cikakken goyon baya. 

Cikakken. Bayani zaizo daga baya.... 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN