Matasa sun kunyata Dan Majalisar tarayya a jihar Kebbi (Bidiyo)


Wani dan Majalisar tarayya a jihar Kebbi ya kunyata a hannun matasa bayan sun gwale shi, suka karyata shi, kuma suka yi masa kuwa a garin Damba karami da ke karamar hukumar Koko Besse.

Faifen bidiyo da ke zagayawa a shafukan sada zumunta, ya nuna yadda jama'a suka karyata Dan Majalisar yayin da yake jawabi a kan mumbari.

Daga bisani an katse amsakuwar da yake magana da shi kuma aka sa sautin kidi maikarfi yayin da matasa ke ci gaba da karyata shi.

Kalli bidiyo ka gani:


================

Daga Jaridar iyaku.com

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakulabari

Facebook fFacebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN