Da-Dumi-Dumi: Lamari ya ɗau zafi, Ministan Buhari ya fice daga dakin taro da Daliban Najeriya


Ministan Ilimi na tarayyan Najeriya, Adamu Adamu, ya fice daga wurin tattauna wa da kungiyar daliban Najeriya (NANS) ba tare da cewa komai ba. 

Channels tv ta rahoto cewan an karkare taro tsakanin bangarorin biyu ba tare da fitar da wata sanarwa game da abin da aka cimma wa ba. 

Ministan ya gana da kungiyar NANS ne a wani yunkuri na kawo karshen zanga-zangar da ƴaƴan kungiyar suka fara a sassan Najeriya domin a janye yajin aiki. 

Legit

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN