Zanga-zanga ta barke a Burkina fasa kan karuwar kashe-kashen jama'a da Yan bindiga ke yi (Bidiyo)

Jami'an tsaro sun yi ta harba barkonon tsohuwa kan masu zanga-zanga a babbar birnin kasar Burkina faso domin tarwatsa su. Shafin labarai na isyaku.com ya samo.

Aljazeera ta labarta cewa masu zanga-zangan na nuna fushin su ne kan abin da suka kira kasawar Gwamnati wajen dakatar da kashe-kashe da Yan bindiga ke yi wa jama'a a fadin kasar.

Kazalika katse kafar sada zumunta na intanet da mahukunta suka yi na daga cikin abin da masu zanga-zangan ke adawa da shi.

Tuni dai, ci gaba da nuna kyamar jami'an tsaro da sojin Faransa ke ci gaba da karuwa tsakanin jama'ar Burkina faso, sakamakon karuwar tabarbarewar harkar tsaro.


Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakulabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN