Abubakar Malami SAN da babbar sako ga jama'ar jihar Kebbi, duba wani abun da ya ce....


Atoni Janar na Najeriya kuma Ministan shari'a Abubakar Malami SAN, ya aike muhimmin sako ga jama'ar jihar Kebbi a taron jam'iyar APC da aka gudanar a garin Kamba da ke karamar hukumar Dandi.

An gudanar da taron ne ranar Asabar 22 ga watan Janairu 2022.

Latsa kasa ka kalli sakon:

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakulabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN