Yanzu yanzu: Masu adaidaita sahu sun tsunduma yajin aiki a jihar Kano, duba dalili


Kungiyar masu tuka a daidaita sahu ta jihar Kano ta bayyana kudurinta na fadawa yajin aiki daga yau Litinin 10 ga watan Janairu. Wannan na zuwa ne bayan da kungiyar ta bayyana rashin jin dadinta ga yadda ake tafiyar da sana'ar a daidaita sahu a jihar. 

Hakazalika, kungiyar ta koka kan yadda ake cin mutuncin masu sana'ar a jihar, inda kuma ta koka kan yadda mambobinta ke biyan haraji ba kan gado. 

A cikin sanarwar da hukumar ta fitar wacce wakilinmu a Legit.ng Hausa, kungiyar ta bayyana wani gargadi ga mambobinta, inda tace: 

"Gargadi ga duk wani dan a daidaita sahu matukin a daidaita sahu na jahar Kano, idan ka sake ka fito aiki ranar, to duk abin da ya faru da mashin dinka kai ka jawowa kanka. Saboda haka don Allah a bamu hadin kai." 

Karin bayani na nan tafe... 

Source: Legit.ng 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN