Rahotanni da duminsu na cewa ana zargin jami'an tsaro sun harbe wani direban babban mota a kwanan Hashidu da ke iyakar Bauchi da Gombe.
Wani ganau mai suna Muhammad Kwairi Waziri ya wallafa hotunan lamarin.
Sai dai kawo yanzu babu takamammen dalili ko cikakken bayani kan musabbabin faruwar lamarin.
Ku biyo mu domin karin bayani....
Reported by ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye
https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g
Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN
Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN
Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN
Shafukan sada zumunta
Twitter twitter.com/isyakulabari
Facebook facebook.com/isyakalabari