Yan bindiga sun halaka jami'in tsaro a Masarautar Zuru da ke jihar Kebbi


Rahotanni daga karamar hukumar Danko Wasagu a kudancin jihar Kebbi na cewa yan bindiga sun kashe wani jami'in dansanda mai suna Safeto Garba Ibrahim. Shafin isyaku.com ya samo.

Rahoton kafar intanet ya ce an kashe dansandan ne a garin Dankade da ke Karamar hukumar Danko Wasagu a Masarautar Zuru ranar 15 ga watan Janairu.

Kisan Safeto Garba daya ne daga cikin dimbin jami'an tsaro da suka rasa ransu bayan sun sadaukar da shi wajen gudanar da aikin tsaro a Masarautar Zuru.

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN