Da duminsa: Bola Tinubu ya gaya wa Buhari kudirinsa na neman takarar shugaban kasa a 2023, duba ka gani


Bola Tinubu ya bayyana cewa ya sanar da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kudirinsa na neman takarar shugaban ƙasa a 2023, kamar yadda Dailytrust ta ruwaito

Jigon APC ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa manema labarai a gidan gwamnatin tarayya, jim kaÉ—an bayan ganawa da Buhari ranar Litinin. 

Na sanar da shugaban Æ™asa, Muhammadu Buhari, kudirina, amma ban faÉ—a wa yan Najeriya ba, har yanzun ina shawari ne," inji shi. 

Duk da tun baya akwai alamun yana sha'awar kujera lamba É—aya a Najeriya, Bola Tinubu, ya kauce wa yin kalaman da zasu nuna kudirinsa kai tsaye. 

Cikakken bayani na nan tafe... 

Source: Legit.ng 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN