Type Here to Get Search Results !

Yanzu yanzu: Malamin Islamiyya mai shekara 50 ya banka wa dalibarsa ciki, duba abin da ke faruwa


Hukumar Kula da Ingancin Makarantun na jihar Kaduna, KSSQA, a ranar Juma'a, ta rufe makarantun Islamiyya biyu a jihar har sai masha Allahu kan zargin haikewa daliba da yi wa wata dalibar ciki, Vanguard ta ruwaito. 

An rufe daya daga cikin makarantun mai suna Madrasatul Ulumul Deeniya wa Tahfizul Qur’an, a Rigasa ne kan zargin haike wa wata yarinya mai shekaru shida a harabar makarantar. 

Dayan makarantar Islamiyyar kuma yana Tsohon Masallacin Juma’a ne Kachia, a karamar hukumar Kachia na jihar Kaduna, shima an rufe shi ka zargin wani mallami mai shekaru 50 da yi wa daliba mai shekaru 12 ciki. 

Ku saurari karin bayani ... 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Hollywood Movies