Yadda wani mutum ya sa yarinya mabaraciya ta sumbace shi domin ya ba ta N80 (Bidiyo)


Wani mutum ya tayar da kura a shafukan intanet a kasar Ghana bayan ya bukaci wata yarinya mai bara a kan titi ta dumbace shi nomin ya bata kudin kasar Ghana GHC1 daidai da Naira 80 kudin Najeriya. Shafin isyaku.com ya samo.

A wani faifen bidiyo da ya zagaya shafukan sada zumunta kamar ruwan dare, an ga yarinyar mai kimanin shekara 12-15 sanye da Hijabi tana sumbatar wannan mutum Wanda yake zaune a cikin mota, daga bisani kuma sai ya mika mata kudin.

Da farko dai yarinyar ta nuna dari dangane da bukatar wannan mutum, sai dai daga baya ta amince domin bata da zabi.

Kalli bidiyo a kasa.

...................................

 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN