Type Here to Get Search Results !

Da duminsa: Zancen juna biyu na Aisha Buhari, Hadiminta ya fayyace gaskiyar lamarin, duba abin da ya ce


Hadimin matar shugaban kasar Najeriya Aisha Buhari, Sulaiman Haruna, ya musanta jita-jitar dake cewa uwar gidan Buhari na É—auke da juna biyu. 

Wannan dai na zuwa ne a dai-dai lokacin da mutane ke ta yaÉ—a hotunanta, suna cewa da yuwuwar matar shugaban ta yi nauyi ne. 

Ya kuma tabbatar da cewa matar shugaban Æ™asa tana cikin koshin lafiya 100% kuma ba ta É—auke da ciki kamar yadda ake yaÉ—awa. 

Legit Hausa

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies