Da duminsa: Zancen juna biyu na Aisha Buhari, Hadiminta ya fayyace gaskiyar lamarin, duba abin da ya ce


Hadimin matar shugaban kasar Najeriya Aisha Buhari, Sulaiman Haruna, ya musanta jita-jitar dake cewa uwar gidan Buhari na É—auke da juna biyu. 

Wannan dai na zuwa ne a dai-dai lokacin da mutane ke ta yaÉ—a hotunanta, suna cewa da yuwuwar matar shugaban ta yi nauyi ne. 

Ya kuma tabbatar da cewa matar shugaban Æ™asa tana cikin koshin lafiya 100% kuma ba ta É—auke da ciki kamar yadda ake yaÉ—awa. 

Legit Hausa

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN