Type Here to Get Search Results !

Allah gatan talaka: Majalisar tarayya ta yi amai ta lashe, duba dalili


A ranar Laraba, yan majalisar dattawa sun canza matakin da suka fara yunkurin É—auka na tabbatar da kundin gyaran zaÉ“e 2021 bayan shugaba Buhari ya Æ™i amincewa. 

Dailytrust ta rahoto cewa a ranar Talata, yan majalisan sun fara tattara sa hannun su kuma suka sha alwashin tsallake matakin shugaba Buhari kan kundin. 

Haka nan kuma yan majalisan sun É—age amince


wa da kasafin kudin 2022, wanda suka tsara zasu yi ranar Talata 22 ga watan Disamba, domin maida hankali kan lamarin. 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies