Alkali ya tasa keyar Lauyan bogi zuwa Kurkuku kai tsaye daga cikin Kotu, duba yadda ta faru (Bidiyo)


Wata babban Kotu a garin Port Harcourt na jihar Rivers ta tasa keyar wani da ake zarginsa da kasancewa Lauyan bogi mai suna Stanley Epini Ejiroghene Adjogbe zuwa Kurkuku.

Mai Sharia Jastis Chinwendu Nwogu ya bayar da umarnin tasa keyar Lauyan zuwa Kurkuku har zuwa lokacin da za a kammala bincike da ake yi kan sahihancin kasancewarsa Lauya.

Wannan ya biyo bayan kasawarsa ne wajen gansar da Kotu tare da shugaban kungiyar Lauyoyi na jihar Rivers na kasancewarsa cikakken Lauya a zaman Kotu na ranar Laraba 1 ga watan Nuwamba 2021.

Kalli bidiyo a kasa:

 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN