Matar aure ta sace N832.500 na maigidanta ta tsere, an kamata tare da saurayinta a loja bayan kwana 2, duba abin da ya faru


Yan sanda sun kama wata matar aure bayan ta sace kudin mijinta ta tsere.

Matar yar asalin garin Chitungwiza a kasar  Zimbabwe, ta sace wa mijinta dala $1,500 kimanin Naira 832.500 kudin Najeriya kuma ta tsere.

Sai dai bayan kwana biyu ana nemanta, sai aka kamata a wani loja mai suna Gombe Lodge a garin Seke da ke Chitungwiza.

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN