Wani dan Zuru mai suna Danjuma Danlami ya Musulunta a babban Masallacin Juma'a na jihar Kebbi ranar 5 ga watan Nuwamba, kuma ya amsa sunan Musulunci zuwa Muhammad Basharu.
Muhammad ya ce ya dade yana sha'awar shiga Musulunci, amma ya gamu da adawar haka daga iyayensa.
Ya ce yanzu iyayensa sun rasu sakamakon haka ya sami damar idar da sha'awa da aniyarsa ta shiga Addinin Musulunci.
Rubuta ra ayin ka