Type Here to Get Search Results !

Da duminsa: Dan Zuru ya Musulunta a babban Masallacin Juma'a na jihar Kebbi, duba dalili (Hotuna)



Wani dan Zuru mai suna Danjuma Danlami ya Musulunta a babban Masallacin Juma'a na jihar Kebbi ranar 5 ga watan Nuwamba, kuma ya amsa sunan Musulunci zuwa Muhammad Basharu.

Muhammad ya ce ya dade yana sha'awar shiga Musulunci, amma ya gamu da adawar haka daga iyayensa.

Ya ce yanzu iyayensa sun rasu sakamakon haka ya sami damar idar da sha'awa da aniyarsa ta shiga Addinin Musulunci.

Ya ce ya zo Birnin kebbi ne domin gudanar da aikin hannu a Unguwar Badariya kafin shigarsa Musulunci a yau.


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies