Yadda yansanda suka ceto Bazawara mai zaman takaba da diyarta da yan bindiga suka sace


Yansandan jihar Adamawa sun ceto Hauwa Umaru da diyarta bayan yan bindiga sun yi awon gaba da ita da diyar. Shafin labarai na isyaku.com ya tattaro.

Hauwa tana zaman takaba ne lokacin da yan bindigan suka sace ta tare da diyarta.

Kakakin hukumar yansandan jihar Adamawa DSP Suleiman Ngoroje, ya ce yan bindigan sun saki Hauwa da diyarta ne suka tsere bayan yansanda da yan banga sun bi su cikin daji.

Ya ce Hauwa da diyarta suna samun kulawan Likita domin tabbatar da lafiyarsu.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN