Yanzu yanzu: Tashin hankali yayinda rikici ya sake ballewa a Kaduna, mutum 30 sun hallaka


Ana tsoron akalla mutum 30 sun rasa rayukansu yayinda aka kona gidaje a kauyukan Madamai da Abun dake karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna.

A cewar tsohon shugaban gamayyar matasan Kaura, Derek Christopher, yan bindigan sun dira garuruwan ne misalin karfe 5 na yammacin Lahadi suka bude musu wuta, rahoton Daily Trust.

A cewarsa:

"An garzaya da wasu asibiti don jinyarsu."

Legit tayi yunkurin tuntubar Kakakin hukumar yan sanda a jihar Kaduna, ASP Muhammad Jalige, amma bai daga wayarsa ba.

Legit Hausa

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN