Yan bindiga sun sace dan uwan wani SSG Sakataren gwamnatin jihar arewa


Yan bindiga sun sace Alhaji Kabir Muhammed, dan uwan Sakataren Gwamnatin jihar Katsina Alhaji Mustapha Muhammed a Kano.

Kabir na gudanar da wani aiki ne a gonarsa a kauyen Daftau da ke karamar hukumar Danmusa a jihar Kano kafin Yan bindigan su sace shi a gonar ranar Laraba 1 ga watan Satumba.

Makwabta sun kula cewa dattijon mai shekara 80 bai je Sallar Subahi ba, sakamakon haka aka gano abin da ya faru da shi.

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN