Yan bindiga sun sace dan uwan wani SSG Sakataren gwamnatin jihar arewa


Yan bindiga sun sace Alhaji Kabir Muhammed, dan uwan Sakataren Gwamnatin jihar Katsina Alhaji Mustapha Muhammed a Kano.

Kabir na gudanar da wani aiki ne a gonarsa a kauyen Daftau da ke karamar hukumar Danmusa a jihar Kano kafin Yan bindigan su sace shi a gonar ranar Laraba 1 ga watan Satumba.

Makwabta sun kula cewa dattijon mai shekara 80 bai je Sallar Subahi ba, sakamakon haka aka gano abin da ya faru da shi.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN