An kama budurwa da ta saci Jariri isyaku.com


An kama wata budurwa da ta yi kokarin sace Jariri a Abuloma da ke Birnin Port Harcourt na jihar Rivers da ke kudancin Najeriya ranar Lahadi 8 ga watan Agusta.

Wani faifen bidiyo da shafin isyaku.com ya gani, ya nuna yadda aka tilasta budurwar da ba a ambaci sunanta ba ta dauki jaririn kuma aka zagaya da ita a garin domin jama'a su ganta.

Sai dai babu wani karin bayani dangane da makomarta bayan an zagaya da ita a garin kawo yanzu.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN