Yadda shakikan Nnamdi Kanu suka dana masa tarko aka kama shi kan wata matsala tsakaninsu


Wata kungiya mai suna International Society for Civil Liberties and Rule of Law, ta ce "makusanta kuma shakikan Nnamdi Kanu ne suka saka masa tarko a kan wata matsala dake tsakaninsu."

Kungiyar ta ce kamen da aka yi wa Kanu a filin jirgin sama da farko an yi zaton karamin lamari ne tsakaninsa da jami'an hukumar shige da fice, wanda daga bisani ya bayyana cewa da gangan ne kuma daga bisani aka saka jami'an diflomasiyya na Najeriya.

A yayin bada bayani game da yadda aka kama Kanu, takardar da shugabannin kungiyar Emeka Umeagbalasi, Obianuju Igboeli, da Chidimma Udegbunam, ta ce, "an janyo hankalon jami'an diflomasiyya na Najeriya da kuma jami'an tsaro a Nairobi, babban birnin kasar."

Rahotun Legit

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN