Yanzu-yanzu: Isra'ila ta rusa ofishin gidan jaridar Aljazeera dake Gaza, Falasdin

Kasar Isra'ila ta kai hari gidan benen da ofishin gidan jaridar AlJazeera, AP da wasu kamfanonin jaridar ke ciki a birnin Gaza, kasar Falasdin.

A bidiyon da Alarabiya ta dauka, an ga yadda makami mai linzami da Isra'ila ta harba ya rusa ginin har kasa.


Mai ginin benen, Jawwad Mahdi, ya bayyana cewa hukumar Sojin Isra'ila ta kirashi cewa za'a kaiwa gidansa hari.

Ya bayyana cewa an fada masa ya sanar da wadanda ke cikin ginin su tattara inasu-inasu su bari cikin awa guda.

Kalli bidiyon:




Source: Legit Nigeria


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN