Yadda Malam Kalarawi ya amsa tambayar wani mutum, duba abin da ya faru


Yadda Malam Kalarawi ya amsa tambayar da wani mutum ya yi masa. Mutumin yace: Akaramukallahu ina
da tambaya.

Malam yace: fadi tambayar ka. Mutumin yace: Allahshi gafarta Malam ance Annabi Muhammadu (SAW) yafi ko wanne Annabi daraja?

Malam Kalarawi: Wannan gaskiya ne babu ja.

Mutumin yace: To Allah shi gafarta Malam ya akai Annabi Suleimanu (AS) yake tashi sama amma Annabi Muhammadu (SAW) baya tashi? Malam Kalarawi yace: Ina mai 
tambaya?  mike tsaye!.

Mutumin ya mike!

Malam Kalarawi yace: Da Ubanka Da Angulu wa yafi daraja?

Mutumin yace: Ubana!

Malam yace: To ya akai Angulu ke tashi sama Ubanka bai tashi?

Mutumin sai yayi shiru yana KaÉ—a kai.

ALLAH YA JIKAN MALAM

Daga shafin sada zumunta


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN