Kebbi: An kashe mutane 3 aka sace 5 yan gida daya a kauyen Dutsin Dosa Masarautar Zuru


An kashe mutum uku Yan gida daya a kauyen Dutsin Dosada ke Mazabar Ayu a karamar hukumar Danko-Wasagu da ke Masarautar Zuru a kudancin jihar Kebbi da misalin karfe 11 na daren ranar Assabar.


Wadanda aka kashe sun hada da:

1 Yombe Susa
2 Pawa Susa
3 Baba Susa


Majiyar mu ta shaida mana cewa an sace matar daya daga cikin wadanda aka kashe, kazalika an sace wasu mutum hudu.


Majiyar ta ce ana zargin an aikata kisan me saboda hassada kasancewa iyaliin sun sami amfanin gona sosai bayan sun girbe gonardu a damanan bara.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN