Za a yi wa Buhari da Osinbajo allurar rigakafin cutar Korona Kai tsaye a Talabijin


Shugaba Muhammadu Buhari da mataimakinsa Yemi Osinbajo za su karbi allurar rigakafin. cutar Korona kai tsaye a Talabijin.

Hukumar National Primary Health Care Development Agency, NPHCDA,  ta ce za ta samar da ababe da suka wajaba domin ganin hakan ya tabbatar.

Shugaban hukumar NPHCDA Faisal Shuaibu ne ya sanar da haka lokacin taron manema labarai na hukumar kan cutar Korona ranar Alhamis a Birnin Abuja.

Ya ce yi wa Buhari da Osinbajo allurar rigakafi na Pfizer/BioNTech tamkar fadakarwa ne tare da wayarwa jama'a kai dangane da rigakafin cutar ta Korona a Najeriya.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN