Wani bawan Allah ya mutu bayan barayin babur sun sassare shi lokacin da yake kan hayarsa ta kaiau kauyen Dundaye a hanyar Jami'ar Usman Dan Fodio a Birnin Sokoto ranar Laraba 20 ga watan Janairu.
Shafin labarai na ISYAKU.COM ya samo cewa barayin sun yi awon gaba da babur da suka kwace. a wajen sa.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari