Yan sandan jihar Kano sun damke wata mata tare da wasu mutane biyu bisa zargin satar mutane domin karbar kudin fansa.
Wadanda aka kama sun hada da Maryam Muhammed mai shekara 23, Sani Ibrahim mai shekara 35 da Shamsuddeen Suleiman mai shekara 21.
An kama wadanda ake zargin ne a unguwar Jaba da ke karamar hukumar Ungogo a jihar Kano, kuma ba tare da bata lokaci ba yansanda suka rushe gidan wadanda ake zargin bayan sun gano tarin makamai a gidan.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari