Da gaggawa soji sun aika wasu Yan bindiga barzahu a Zamfara


Sojin Najeriya masu aikin Operation Hadarin Daji sun halaka wasu yan bindiga a kauyukan Magizawa
, Kani, Zango, Tabanni da kauyen Nasamu a karamar hukumar Kaura Namoda a jihar Zamfara

.

Sojin sun yi wannan nassara ne sakamakon amfani da bayanan sirri da suka samu kan ahyukan yan bindigan.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN