Rahotanni daga jihar Nassarawa a Najeriya sun ce an kama wata mata mai satar yara tana sayar wa matsafa mai suna Lisa.
Fusatattun matasa sun yi wa Lisa dan karen duka bayan sun Kamata ta saci wani yaro a garin Laminga da ke karamar hukumar Nassarawa ranar 8 ga watan Disamba.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari