Wata yarinya mai shekara 9 ta mutu bayan ta fada a cikin rijiya yayin da take diban ruwa a garin Kwanar Kanawa, da ke karamar hukumar Gezawa a jihar Kano.
Kakakin hukumar kashe gobara ta jihar Kano Malam Saidu Muhammad ne ya sanar da haka a wata takarda da ya fitar ranar Juma'a 20 ga watan Nuwamba.
Ya ce hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta sami kiran gaggawa ne daga Kwanar Gezawa da karfe 8 na safe ta ofishin yansanda na Gezawa.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari