Haka Allah ya nufa, inji mahaifi da ya kashe yayansa biyu a jihar Niger


Yan sandan jihar Niger sun kama wani mutum mai suna Abubakar Maidabo bisa zargin kashe yayansa guda biyu.

Rahotanni sun ce manhaifin yaran ya boye gawarsu a cikin daji bayan ya kashe su.

Kakakin hukumar yansandan jihar Niger Wasiu Abiodun ya sanar da haka a wata takarda da ya ba manema labarai ranar Juma'a 20 ga watan Satumba 2020.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN