Fiye da mutum 50 sun mutu sakamakon bullar wani cuta da ba a san irinsa ba a karamar hukumar Olamaboro a jihar Kogi.
Rahotun Jaridar Punch ya nuna cewa alamomin cutar sun hada ada ciwon kai, bayyanar jajayen idanu, gushewar dandano ko sha'awar abinci, rashin yi ko samun matsalar yin fitsari ko bahaya wani sa'ilin har da kangarewa daga bisani sai mutuwa.
Tun farko dai, Kwamishinan lafiya na jihar Kogi Dr. Saka Haruna, a mako da ya gabata, ya ce an sami bullar cutar a wata Ruggar Fulani da Tiv a garin Odo Ere a karamar hukumar Yagba na kudu.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari