Yansandan jihar Ogun sun kama wani tsoho Hunsu Sunday, mai shekara 70 a Duniya bisa zargin dirka wa jikanyarsa mai shekara 15 cikin gaba da fatiha.
Kakakin hukumar yansandan jihar Ogun Abimbola Oyeyemi ya tabbatar da faruwar lamarin. Ya ce yan uwan yarinyar ne suka shigar da kara wajen yansanda a Ado-Odo.
Ya ce tsohon yana zaune ne tare da yarinyar tun bayan mutuwar mahaifiyarta.
Yansanda na gudanar da bincike, kuma za su gurfanar da tsoho gaban Kotu a cewar Oyetemi
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari