Shugaban Amurka da ya sha kasa a zaben 3 ga watan Nuwamba karkashin jam'iyar Republican Donald Trump, ya sake yin kwana kuma ya canja kalamansa da ya yi tun farko cewa dan takaran jam'iyar Republican Joe Biden ya yi galaba a zaben amma da magudi.
Trump ya ce yan jarida basu fahimce shi bane, amma baya nufin cewa Biden ne ya ci zabe ba.
Ya ce akwai sauran tafiya, yayin da ya ci gaba da zargin cewa an tafka magudi da satar kuri'u lokacin zaben.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari